Jump to content

Martins Azubuike

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Martins Azubuike
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi namiji
Ƙasar asali Najeriya
Wurin haihuwa Abiya
Sana'a ɗan siyasa
Muƙamin da ya riƙe mamba a majalisar wakilai ta Najeriya
Ɗan bangaren siyasa Peoples Democratic Party

Martins Azubuike ɗan siyasar Najeriya ne wanda ya zama kakakin majalisar dokokin jihar Abia na 5 bayan an zaɓe shi a ranar 11 ga watan Yunin 2015.[1] Ya taɓa zama ɗan majalisa mai wakiltar mazaɓar Isiala Ngwa ta Arewa.[2] Kennedy Njoku ne ya gaje shi a matsayin shugaban majalisar bayan tsige shi da ƴan majalisar suka yi.[3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. https://web.archive.org/web/20150731212647/http://www.punchng.com/news/martins-azubuike-emerges-abia-speaker/
  2. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2016-03-04. Retrieved 2023-04-07.
  3. https://www.vanguardngr.com/2016/12/abia-speaker-impeached-new-one-elected/